Majalisar Dattawan Najeriya na so a daina yi wa tubabbun Boko Haram afuwa
Majalisar Dattawan Najeriya ta buƙaci gwamnatin tarayya ta dakatar da shirin gyaran hali da sake haɗa tubabbun mayaƙan Boko Haram cikin al’umma. Majalisar ta cimma wannan matsaya ne a zamanta na ranar Talata, sakamakon ci gaba da sace-sace da kashe jami’an soji da ƴanbindiga ke yi a ƙasar. Shugaban kwamitin majalisar kan rundunar sojin Najeriya, […]









