Home » Rahoto: An Fara Wahalar Mai Bayan Kalaman da Shugaba Tinubu Ya Yi Kan Tallafin Mai

Rahoto: An Fara Wahalar Mai Bayan Kalaman da Shugaba Tinubu Ya Yi Kan Tallafin Mai

by Muhammad Auwal Suleiman
0 comment
Rahoto: An Fara Wahalar Mai Bayan Kalaman da Shugaba Tinubu Ya Yi Kan Tallafin Mai

Bayan jawabin sabon shugaban ƙasa na cire tallafin man fetur, Al’umma sun shiga fama da dogayen layi a gidajen mai.

Bayan wahalar samun man jama’a nakokawa akan tashin farashin  da man fetur ɗin yayi inda ake sayarda lita ɗaya akan dari biyar zuwa sama ana jihar kano

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?