• Home  
  • Rahoto: An Fara Wahalar Mai Bayan Kalaman da Shugaba Tinubu Ya Yi Kan Tallafin Mai
- Labarai

Rahoto: An Fara Wahalar Mai Bayan Kalaman da Shugaba Tinubu Ya Yi Kan Tallafin Mai

Bayan wahalar samun man jama’a nakokawa akan tashin farashin  da man fetur ɗin yayi inda ake sayarda lita ɗaya akan dari biyar zuwa sama ana jihar kano

Rahoto: An Fara Wahalar Mai Bayan Kalaman da Shugaba Tinubu Ya Yi Kan Tallafin Mai

Bayan jawabin sabon shugaban ƙasa na cire tallafin man fetur, Al’umma sun shiga fama da dogayen layi a gidajen mai.

Bayan wahalar samun man jama’a nakokawa akan tashin farashin  da man fetur ɗin yayi inda ake sayarda lita ɗaya akan dari biyar zuwa sama ana jihar kano

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai