Tun ranar 21 ga watan Oktoba, aka fara taron inda za’a gama shi a ranar 26 ga watan Oktoba a tsibirin da ke tekun Pacific.
An dai fara taron ne ranar 21 ga watan Oktoba, wanda kuma ake sa ran kammala shi ranar 26 ga watan Oktoba a tsibirin da ke tekun Pacific.
Tuni dai tawagar mataimakin shugaban kasar suka kamo hanyar su zuwa gida Najeriya

