Home » Shugaba Tinubu ya aike wa majalisar dattawa da sunayen ministoci kashi na biyu

Shugaba Tinubu ya aike wa majalisar dattawa da sunayen ministoci kashi na biyu

by Muhammad Auwal Suleiman
0 comment
Shugaba Tinubu ya aike wa majalisar dattawa da sunayen ministoci kashi na biyu


Shugaba Bola Tinubu ya mika jerin sunayen ministocinsa kashi na biyu ga majalisar dattawa.

Shugaban ya mika jerin sunayen ne ta hannun Femi Gbajabiamila, shugaban ma’aikatan fadar sa a ranar Laraba.

Izuwa yanzu dai, majalisar ba kai ga bayyana adadin sunayen ke cikin wannan takarda ba kasancewar har yanzu shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio bai karanta ba.

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?