• Home  
  • Shugaban Najeriya ya rattaba hannu kan dokar bashin kudin karatu ga dalibai
- Labarai

Shugaban Najeriya ya rattaba hannu kan dokar bashin kudin karatu ga dalibai

Shugaban Najeriya ya rattaba hannu kan dokar bashin kudin karatu ga dalibai

Shugaban Najeriya ya rattaba hannu kan dokar bashin kudin karatu ga dalibai

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya saka wa dokar bai wa daliban kasar na manyan makaratun da suka fito daga gidajen masu karamin karfi damar samun rancen karatu maras ruwa daga gidauniyar bayar da bashin karatu ta kasar.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000