Babban Labari
Labarai
An Halaka Wani Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda Da Yaransa A Zamfara
Rundunar ’yan sandan Jihar Zamfara ta kashe wani ƙasurgumin ɗan bindiga da ake kira Ɗan Mudale da ya addabi mazauna yankin Tsafe da yankunan dake makwabtaka.

