Tag: AFCON

Babban Labari Wasanni

Senegal ta lashe gasar AFCON ta 2025

Senegal ta zama zakarar Gasar Nahiyar Afirka (AFCON) ta 2025, bayan doke mai masaukin baƙi, Maroko da ci ɗaya mai ban haushi a wasan ƙarshe na gasar. Ɗan wasan tsakiyar Senegal, Pape Gueye ne ya jefa ƙwallo ɗaya tilo a raga a minti na 94, bayan shafe minti 90 ba tare da zura ƙwallo a […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai