Tag: AMURIKA

Babban Labari

Iran da Amurka sun amince da yarjejeniyar tsagaita wuta

Gwamnatin Iran ta bayyana amincewarta da yarjejeniyar tsagaita wuta na makonni biyu a yayin da ake sa ran fara tattaunawar sulhu ranar Juma’a a ƙasar Pakistan. Iran ta kuma sanar da amincewar ta buɗe Mashigar Hormuz gaba ɗaya ne bayan da Shugaban Ƙasar Amurka, Donald Trump, ya sanar da dakatar da kai mata hare-hare na […]

Babban Labari Labarai

Yadda Najeriya ke ƙoƙarin rage neman taimakon tsaro daga Amurka

Ziyarar da mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya kai birnin Brussels a wannan mako ta nuna wani sabon yunƙuri na Gwamnatin Tarayya wajen faɗaɗa abokan hulɗarta a fannin tsaro, domin rage dogaro da Amurka kaɗai. Najeriya, ƙasar da ta fi kowacce yawan jama’a a Afirka, na fuskantar ƙalubalen tsaro da […]

Babban Labari Labarai

Amurka Ta Soke Bizar Wole Soyinka

Fitaccen marubucin adabin nan ɗan Najeriya, Wole Soyinka, ya ce a bara Amurka ta dauki matakin kwace takardunsa na izinin shiga kasar. Mawalafin – wanda a shekarar 1986 ya lashe lambar yabo ta Nobel ɓangaren adabi – ya ce yanzu Amurkar ta soke takardun nasa domin haramta masa shiga ƙasar. Wole Soyinka ya ce Ofishin […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai