Gwamnati Ta Bai Wa ASUU N2.3bn Domin Biyan Bashin Albashin Malamai
Gwamnatin Tarayya ta fitar da naira biliyan biyu da miliyan ɗari uku har da ɗoriya domin biyan bashin albashi da na ƙarin girma ga malamai a jami’o’in tarayya. Wannan dai wani yunƙuri na ƙara ƙarfafa jin daɗin ma’aikata da kuma ci gaba da tattaunawa da ƙungiyar malaman jami’o’in Najeriya ASUU. Ministan Ilimi, Maruf Olatunji Alausa, […]