Wannan mummunan hari dai shine na farko da mayakan da ke ikirarin jihadi suka kai tun bayan da soja suka karɓi mulkin ƙasar Mali a shekarar 2020.
Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa. Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.