CHADI

Tinubu ya gana da shugaban Chadi

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya karɓi baƙucnin shugaban Chadi Idriss Déby a ranar Alhamis. Sun yi ganawar ce cikin sirri a fadar shugaban Najeriya da ke Abuja, inda ake sa ran sun tattauna kan batutuwa da suka shafi tattalin arziki da kuma haɗin gwiwa tsakanin ƙasashen biyu. Ganawar na zuwa ne kafin tafiyar shugaba […]

Read more

Chadi ta rufe kan iyakarta da Sudan

Ƙasar Chadi ta rufe kan iyakarta da Sudan har zuwa wani lokaci. Sanarwar da gwamnatin ƙasar ta fitar ta ce ta ɗauki wannan mataki ne domin dakatar da kutsen da ƙungiyoyi da ke ɗauke da makamai na Sudan ke yi a ƙasar. A cikin sanarwar, ministan harkokin sadarwa na Chadi, ya ce ya na son […]

Read more