Shugaban Chadi Mahamat Deby zai yi wa wasu da aka ɗaure afuwa
Shugaban ƙasar Chadi, Mahamat Deby, ya sanar da cewa zai yi wa wasu da aka ɗaure afuwa a matsayin wani mataki na samar da haɗin kai, yafiya da sulhu a ƙasar. Ya bayyana hakan ne yayin bikin cika shekaru 66 da samun ‘yancin kan Chadi, inda ya buƙaci ‘yan ƙasa su guje wa rarrabuwar kawuna […]