Babban Labari
Labarai
Kotu Ta Daure Direban Jirgin Kasa Watanni 18 A Legas Saboda Satar Kuɗi
Wata kotu a jihar Legas da ke kudancin Najeriya ta ɗaure wami direban jirgin ƙasa wata 18 a gidan yari saboda kama shi da laifin satar kuɗi. Mai Shari’a Rahman Osodi na kotun da ke Ikeja ta kama Christopher Ekene Ofielu mai shekara 39 da laifin satar naira miliyan 6.9 a ranar Litinin da ta […]

