Babban Labari
Labarai
Gwamanatin Jigawa Za Ta Taimaki Masu Bincike Akan Ciwon Ƙoda
Gwamnatin jihar Jigawa ta yi alƙawarin taimakawa masana masu bincike akan ciwon ƙoda da ke addabar jama’ar wasu yankuna a jihar.

