Mataimakin Gwamnan Kano, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo ya ƙaddamar da rabon abincin watan azumin Ramadan na cibiyoyi 91 a faɗin jihar daga Ƙaramar Hukumar Fagge.
©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi