DALIBA

Jami’ar Ibadan ta tabbatar da sace wata ɗaliba

Ƙungiyar dalibai (SUG) ta Jami’ar Ibadan ta tabbatar da sace wata ɗaliba yar aji uku, wato level 3, a fannin koyon ilimin shari’a yayin da ta ke dawowa daga wani taro na addini da aka gudanar a Jihar Imo. Shugaban SUG, Temidayo Adeboye ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da aka fitar a Ibadan […]

Read more

Ɗalibar Jami’ar IBB Ta Faɗi Ta Rasu

Wata ɗalibar aji biyu a sashen nazarin ƙwayoyin halittu da sunadarai na Jami’ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBBU), Lapai da ke Jihar Neja ta riga mu gidan gaskiya. Aminiya ta ruwaito cewa, Fatima Adamu Muhammad, ta rasu ne bayan ta yanke jiki ta faɗi a wani matsuguninta da ke wajen makarantar. Rahotanni sun ce ta fara […]

Read more