Babban Labari
Labarai
PDP Ta Bugi Kirjin Cewa Ita Ce Za Ta Iya Dawo Da Najeriya Turba Mai Kyau.
Jam’iyyar PDP ta Najeriya ta ce babu gudu ba ja da baya kan shirye-shiryenta na gudanar da babban taronta wanda aka shirya yi a ranar 15 ga watan Nuwamban shekarar nan ta 2025 a jihar Oyo da ke kudancin Najeriya. PDP ta bayyana haka ne a wata sanarwa da ƙungiyar gwamnoninta ta fitar bayan taron […]

