Ganduje

APC ta fara faɗawa tarkon rikici a jihar Kano

Kurar rikici ta fara turnuƙewa a jam’iyyar APC mai mulki a jihar Kano, da ke arewacin Najeriya, makonni bayan sauyin sheƙar gwamna Abba Kabir Yusuf. An fara ganin ƙurar ne a tarukan haɗa kan ‘ya’yan jam’iyyar APC tsoffi da sabbi a cikin wasu ƙananan hukumomin jihar. Shugabancin APC ne ya ba da umarnin gudanar da […]

Read more

Ganduje ya janye shirin kafa sabuwar Hisbah a Kano

Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya sanar da janye yunƙurinsa na kafa rundunar ƴan sakai da ya kira da Hisba Fisabilillah. A wata sanarwa da shugaban kwmaitin na kafa Hisba a Kano ƙarƙashin Ganduje, Baffa Babba Ɗan Agundi ya fitar ranar Talata, Ganduje ya ce janyewar ta faru ne bayan ganawa da masu […]

Read more

Ban Damu Da Binciken Da Gwamnatin Kano Ke Yi Ba – Ganduje

Tsohon gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar ganduje, ya bayyana cewa babu wata damuwa kan binciken da gwamnatin jihar Kano ke gudanarwa kan zargin cewar an ɗauki kuɗin jihar aka saka su a tashar tsandauri ta Dala Inland Dry Port. Martanin ya fito ne ta bakin tsohon kwamishinan yada labarai na jihar, kuma tsohon shugaban […]

Read more

Kamfanin Dala Inland Dry Port Ya Karyata Rahotannin DaKe Danganta Iyalan Ganduje Da Mallakar Wani Sashensa.

Kamfanin Dala Inland Dry Port (DIDP) ya musanta rahotannin da ke cewa iyalan tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma tsohon Shugaban Jam’iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, suna da hannun jari ko wani nau’in mallaka a kamfanin. A cikin wata sanarwa da Sakatare na Kamfanin, Barista Adamu Aliyu Sanda, ya fitar ranar Laraba, kamfanin […]

Read more

Rikicin Cikin Gida Ya Turnuƙe APC A Kano

Wata sabuwar dambarwa ta sake tasowa a cikin gidan jam’iyyar APC a jihar Kano, kwanaki kaɗan bayan saukar Abdullahi Umar Ganduje daga shugabancin APC na ƙasa. Wasu ƴaƴan jam’iyyar sun fito suna neman shugaban APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas wanda na hannun daman Ganduje ne, ya sauka daga muƙaminsa, lamarin da ɓangaren Abdullahi Abbas […]

Read more

Ganduje Ya Yi Murabus Daga Shugabancin Jam’iyyar APC

Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi murabus daga shugabancin jam’iyyar. Murabus ɗin nasa ya fara aiki nan take. Ganduje, wanda tsohon Gwamnan Jihar Kano ne, ya bayyana rashin lafiya a matsayin dalilin da ya da ya ajiye muƙaminsa. Ganduje ya zama Shugaban APC a watan Agustan 2023, a lokacin da jam’iyyar […]

Read more

Dole Mu Sulhunta Ganduje Da Kwankwaso – Kofa

Abdulmumin Jibrin Kofa Ɗan Majalisar Tarayya mai wakiltar ƙananan hukumomin Kiru da Bebeji dags Jihar Kano, ya ce za su yi duk mai yiwuwa domin ganin sun kawo ƙarshen rashin jituwar da ke tsakanin manyan ’yan siyasar jihar biyu, Dokta Rabiu Musa Kwanwaso da Dokta Abdullahi Umar Ganduje.

Read more