Kwankwaso ya caccaki Ganduje
Mataimakin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi watsi da kalaman tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Ganduje, cewa tikitin takarar Peter Obi da Kwankwaso ba zai yi tasiri a Jihar Kano ba. Kwankwaso, yayin wata hira da gidan talabijin na News Central TV, ya ce APC ba ta […]