Tag: GARKUWA

Babban Labari Labarai

An Yi Garkuwa Da Mataimakin Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kebbi

’Yan bindiga sun sace Mataimakin Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kebbi, Honarabul Samaila Bagudu, a garinsu da ke Ƙaramar Hukumar Bagudu. Rahotanni sun bayyana cewa ’yan bindigar sun mamaye garin Bagudu ne da yammacin ranar Juma’a tare da yin harbe-harbe don tsorata al’umma. Maharan sun yi awon gaba da ɗan majalisar ne a kan hanyarsa ta […]

Babban Labari Labarai

Rundunar Yan Sandan Jigawa Ta Bayyana Nasarar Data Samu Bayan Kashe Masu Garkuwa Da Mutane

Daga: Bashari Auwal Rundunar Yan’sandan jiha Jigawa ta samu gagarumar nasara a kokarinta na hana aikata manyan laifuka da kanana tare da tabbatar da bin doka da Oda a fadin jihar. Kwamishinan Yan’sandan jihar CP AT Abdullahi ne ya sanarda haka ga yan’ jaridu a ranar Larabar nan a Harabar Shelkwatar dake Dutse. AT ya […]

Babban Labari

Yan Sandan Kano Sun Kwato Tare Da Mayar Da Kudin Fansa Ga Mutumin Da Aka Yi Garkuwa Dashi

Rundunar ƴansandan jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin kwamishinan ƴansandan jihar Ibrahim Adamu Bakori ta ƙwato tare da miƙa kuɗi naira 4,850,000 ga mutumin da aka yi garkuwa da shi, bayan ƴansandan sun ceto shi, tare da ƙwato kuɗin daga hannun masu garkuwa. A wata sanarwa da kakakin rundunar, Abdullahi Haruna Kiyawa ya fitar, ya ce ƴanbindigar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai