Tag: GINI

Labarai

Mutane 5 sun mutu sakamakon rushewar gine-gine a Kano

Aƙalla mutane biyar ne suka mutu, yayin da aka ceto wasu tara bayan rushewar wasu gine-gine biyu a sassa daban-daban na Jihar Kano a ranar Asabar, sakamakon ruwan sama mai ƙarfi. Ginin farko ya rushe ne a yankin Gaida Sabon Titi, a kan hanyar gidan man Salbas da ke Ƙaramar Hukumar Kumbotso, inda wani bene […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000