Babban Labari
Tinubu da gwamnoni sun kafa kwamitin lalubo hanyoyin rage tsadar sufuri
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya ce ya amince da kafa kwamitin haɗin gwiwa tsakanin gwamnatin tarayya da jihohi domin aiwatar da matakan rage tsadar sufuri a faɗin ƙasar. Tinubu ya bayyana hakan ne bayan ganawarsa da ƙungiyar gwamnonin Najeriya, inda ya ce gwamnonin sun ɗauki matakin rage kuɗin sufuri a jihohinsu, musamman ta hanyar […]

