Masarautar Hadejia Ta Jajantawa Iyalan Wadanda Suka Rasa Yan Uwansu
Daga: Muhammad Inuwa Ibrahim Majalisar Masarautar Hadejia a jihar Jigawa ta mika sakon jaje da ta’aziyarta ga iyalan da suka rasa ‘yan uwansu sakamakon matsalar tsaron da ta haifar da kisan gilla a yan kwanakin nan. Da yake jawabi a wani taron hadin gwiwa da al’umomin yankin da abin ya faru Galadiman Hadejia, Alhaji Usman […]