Babban Labari
Labarai
Siyasa
Dokta Hakeem Baba Ahmed Ya Ajjiye Mukamin Da Gwamnatin Tinubu Ta Bashi
Tsohon mai magana da yawun kungiyar Dattawan Arewacin Najeriya Dokta Hakeem Baba-Ahmed, ya yi murabus daga matsayin mai bai wa Shugaba Bola Tinubu shawara kan harkokin siyasa.

