Babban Labari
Labarai
Dakarun Hisba Sun Kama Gandaye A Kano
Dakarun Hukumar Hisba masu yaƙi da ɓadala da tabarruji a Jihar Kano, sun kama wasu matasa da ba su yi azumi a ranar farko ta watan Ramadanan bana ba.


