Babban Labari
Gwamnatin tarayya ta maka waɗanda ake zargi da yunkurin juyin mulki a kotu
Gwamnatin Tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 13 a gaban Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, kan wasu jami’an tsaro da ake zargi da neman yi wa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki. Jami’an sojin da ake zargin sun haɗa da wani mai muƙamin Birgediya Janar mai ritaya da wani Kyaftin na sojin ruwa da […]

