Babban Labari
Kano: Gini Ya Rufta Kan Mutane 16 Ciki Har Da Yara Shida
Akalla mutane 16 ne gini ya rufta a kansu a yankin Dan Dishe, Kwanar Yashi, da ke Ƙaramar Hukumar Fagge a Jihar Kano Rahotanni sun ce jami’an ceto sun samu nasarar fitar da mutane 13 daga cikin ginin da ransu, ciki har da yara shida. Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta tabbatar da faruwar […]
