Jihar Katsina ta cika shekaru 36 da kafuwa
Majalisar dokokin jihar Katsina ta jinjina wa tsohon shugaban ƙasar nan na mulkin soja, Gen. Ibrahim Babangida mai ritaya, bisa hangen nesan sa na samar da jihar.
Majalisar dokokin jihar Katsina ta jinjina wa tsohon shugaban ƙasar nan na mulkin soja, Gen. Ibrahim Babangida mai ritaya, bisa hangen nesan sa na samar da jihar.
Tsahon shugaban kasa muhammadu Buhari ya halarci taron gidauniyar jihar katsina wanda ake gudanarwa a yanzu haka a fadar gwamnatin jihar da ke birnin Katsina.
Mataimakin shugaban hukumar mai kula da harkokin gudanarwa a jihar, Halilu Hamidu ne ya tabbatar da wannan nasara bayan samun bayanai daga wasu mutane.