Yan sanda sun kama ’yan bindiga 2, sun ƙwato dabbobi 76 a Katsina
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Katsina, ta daƙile yunƙurin satar shanu, tare da kama wasu mutum biyu da ake zargin ’yan bindiga ne, sannan ta ƙwato dabbobi 76 da aka sace a lokacin wasu hare-hare daban-daban. ’Yan sanda sun ce sun gudanar da ayyukan ne tare da haɗin gwiwar sojoji da kuma jami’an sa–kai na jihar […]