Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya halarci wani taro a jihar Katsina

Tsahon shugaban kasa muhammadu Buhari ya halarci taron gidauniyar jihar katsina wanda ake gudanarwa a yanzu haka a fadar gwamnatin jihar da ke birnin Katsina.

Wannan dai shi ne karo na farko da tsohon shugaban ya halarci taro makamancin wannan taro tun bayan da ya mika mulki ga Shugaba Bola Ahmad Tunubu.

Muhammadu Buhari ya samu tarba daga maigirma gwaman jihar Katsina Umaru Dikko Radda.

Post masu alaƙa

Jigawa Za Ta Bai Wa Alhazai Abinci Sau Uku a Rana a Hajjin 2026

Namadi Ya Kaddamar da Shirin Fadada Ilimi yayin da SLU ta Yaye Dalibai Sama da 4,000

Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Jigawa Ta Taya Gwamna Namadi Da Musulmi Murnar Eid-el-Fitr