Kebbi

Rundunar Sojin Ruwan Najeriya Za Ta Kafa Sansani A Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta a garin Yauri na jihar Kebbi a wani mataki na bunƙasa harkokin tsaron iyakokin ruwa. Matakin na zuwa ne bayan da wata tawagar manyan jami’an sojojin ruwan suka kai ziyara gidan gwamnatin jihar Kebbi a ranar Alhamis. Tawagar ƙarƙashin jagorancin Rear Admiral Patrick Nwatu – wanda […]

Read more

Yadda Aka Sace Sarkin Kanya A Jihar Kebbi

Wasu ‘yan ta’adda masu satar mutane sun kai mummunan hari garin Kanya da ke ƙaramar hukumar Danko-Wassagu ta Jihar Kebbi a Arewa Maso Yammacin Najeriya, inda rahotanni suka tabbatar da cewa sun yi awon gaba da uban ƙasa na yankin da kuma aƙalla wasu mutane tara.

Read more