Ana Zargin Jika Da Halaka Kakanninsa A Kano
Yanzu haka ana zargin wani matashi mai suna Mutawakilu Ibrahim, dan shekara kusan 30 mazaunin unguwar Kofar Dawanau, ya halaka kakanninsa biyu ta hanyar caka mu su wuka dake jihar Kano. Wani makocin mamatan biyu Malam Mukhtar Harisu ya tabbatarwa da tashar Muhasa TV da Rediyo cewa, lamarin ya faru ne da misalin karfe 9 […]


