Tag: kwalejin sojoji

Babban Labari

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta karɓi baƙuncin jami’an kwalejin leken Asiri ta Sojojin Nijeriya.

  Rundunar ƴan sandan Jihar Kano ta karɓi baƙuncin jami’an kwalejin leken asiri ta Sojojin Nijeriya da ke Karu a Abuja, a wata ziyara da suka kai hedikwatar rundunar da ke Bompai, domin nazari kan amfani da bayanan sirri wajen dakile rikice-rikice da inganta tsaro. Kakakin rundunar, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ne ya bayyana hakan […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai