Babban Labari
Labarai
Gwamnatin Kano Ta Faɗi Ranar Komawa Makaranta
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana ranakun 6 da kuma 7 a matsayin ranakun komawa makaratun Furamare da sakandare domin cigaba da Karatun Zango na Uku na shekarar 2024/2025.

