Najeriya

Dalilin Da Yasa Bamu Fara Biyan Ƙarin Alawus Ba – NYSC

Bayan gaza fara biyan masu yiwa ƙasa hidima ƙarin Alawus na Naira 77,000, hukumar yi wa ƙasa hidima ta Najeriya NYSC ta ce dalilin ƙin biyan kuɗin baya rasa nasaba ne da rashin sakar musu ƙarin kudin da gwamnatin tarayya bata yi ba. Shugaban hukumar NYSC Birgediya Janar Yush’au Dogara Ahmad ne ya bayyana hakan […]

Read more

Matsalar Rashin Tsaro Na Neman Kassara Arewacin Najeriya– Ƙungiyar Tuntuba Ta Arewa

Ƙungiyar Tuntuba Ta Arewa ta ACF, ta nuna damuwarta kan yadda matsalar rashin tsaro ke neman kassara yankin Arewacin Najeriya, Shugaban Kwamitin Amintattun ƙungiyar Alhaji Bashir Muhhamd  Ɗalhatu Wazirin Dutse ne ya bayyana hakan a yayin ziyarar da ƙungiyar takai jihar Borno. Alhaji Bashir Ɗalhatu ya ƙara da cewa yanayin yadda ake samun ƙaruwar tashe-tashen […]

Read more