Zazzaɓin Lassa Ya Halaka Mutane 176 A Jihohin Najeriya 21
Hukumar NCDC mai yaƙi da cutuka masu yaɗuwa a Najeriya ta tabbatar da mutuwar mutum 176 sakamakon cutar zazzaɓin Lassa a faɗin jihohin ƙasar 21 cikin wata 10. NCDC ta ce adadin mutanen da cutar ke kashewa ya ƙaru daga kashi 16.6 cikin 100 a 2024 zuwa 18.4 a 2025 duk da raguwar masu kamuwa […]