NUJ Ta Bukaci Rundunar Yan Sandan Nijeriya Ta Nemi Afuwa Kan Dukan Yan Jarida A Lokacin Zanga-zanga
Kungiyar ‘yan jaridu ta Najeriya NUJ, ta bukaci ‘yan sandan kasar da su nemi afuwa kan dukan da ‘yan sanda suka yi wa wasu ‘yan jarida a lokacin zanga-zangar da aka yi a ranar Litinin a wasu jihohin kasar. Cikin wata sanarwar hadin gwiwa da shugaban kungiyar na kasa Comrade Paul Bazia da kuma sakatariyar […]