DSS ta kama mutane 5 da ake zargi da sace ɗaliban makarantar St. Mary’s Pipiri a jihar Neja
Hukumar Tsaron farin kaya (DSS) ta kama mutane biyar da ake zargi da hannu a wata ƙungiyar da ke safarar makamai ga ’yan bindiga da suka kai harin sace ɗaliban makarantar St. Mary’s da ke Papiri, a Jihar Neja. Daga cikin waɗanda aka kama har da wasu ’yan ƙasar waje biyu daga Jamhuriyar Nijar, […]