Nigeria

Buhari ya bar Najeriya cikin kyakkawan yanayi — Hadi Sirika

Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Sanata Hadi Sirika, ya ce tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya bar Najeriya cikin kyakkyawan yanayi la’akari da cewa gwamnatinsa ta samu nasarori a fannoni da dama. Da yake magana a wata hira da gidan talabijin na ARISE, Sirika ya ce gwamnatin Buhari ta inganta tattalin arziki, ta rage matsalolin […]

Read more

Ban taɓa haɗuwa da Adeyemi ba — Gbajabiamila

Shugaban ma’aikatan fadar shugaban Najeriya, Femi Gbajabiamila, ya musanta cewa ya taɓa haɗuwa ko yin wata mu’amala da Adeniyi Adeyemi, wanda ya bayyana kansa a matsayin Darakta Janar na hukumar PFIPC. Adeyemi wanda gwamnatin tarayyar ƙasar ta ce ya naɗa kansa a matsayin shugaban majalisar bai wa shugaban shawara kan tattalin arziki da zuba jari […]

Read more