Tag: NUPENG

Siyasa

Zan tabbatar matatun man Najeriya sun koma aiki – Tinubu

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ce zai farfaɗo tare da tabbatar da cewa matatun man ƙasar, da suka jima ba sa aiki, za su koma aiki. Shugaban Tinubu ya bayar da tabbacin ne a ranar Alhamis, lokacin da Ƙungiyar Ma’aikatan Man Fetur da Iskar Gas ta Najeriya (NUPENG) suka kai masa ziyara a fadarsa. […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai