Kotu ta ba da umarnin kama tsohon minista Uche Nnaji kan zargin Jabun takardu na makaranta
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da sammacin kama tsohon Ministan Ƙirƙire-ƙirƙire, Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji, bisa zargin gabatar da jabun takardun karatu da na aikin bautar ƙasa (NYSC). Hukumar yaƙi da cin hanci ta ICPC ce ta samu umarnin kama Nnaji bayan ta shigar da ƙara a kotun tarayya ƙarƙashin […]