Ba mu ƙarƙare batun sauya kayan NYSC ba – Ministan Matasa
Ministan Raya Matasa na Najeriya, Ayodele Olawande, ya bayyana cewa har yanzu gwamnatin tarayya ba ta amince da sauya kayan masu yi wa ƙasa hidima na NYSC zuwa kayan Kampala ba. A wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X, ministan ya ce rahotannin da ke cewa an amince da amfani da Kampala a […]