NYSC

Hisbah ta fara horas da sabbin jami’anta a Jigawa

Hukumar Hisbah ta Jihar Jigawa, ta fara horar da sabbin jami’anta daga Ƙananan Hukumomi 27 na jihar da kuma hedikwatar hukumar. Jami’in Hulɗa da Jama’a na hukumar, Dauda Muhammad Hadejia ne, ya bayyana hakan a wata sanarwa. Ya ce an fara horon a ranar Asabar, 5 ga watan Satumba, 2026, a sansanin NYSC da ke […]

Read more

Dalilin Da Yasa Bamu Fara Biyan Ƙarin Alawus Ba – NYSC

Bayan gaza fara biyan masu yiwa ƙasa hidima ƙarin Alawus na Naira 77,000, hukumar yi wa ƙasa hidima ta Najeriya NYSC ta ce dalilin ƙin biyan kuɗin baya rasa nasaba ne da rashin sakar musu ƙarin kudin da gwamnatin tarayya bata yi ba. Shugaban hukumar NYSC Birgediya Janar Yush’au Dogara Ahmad ne ya bayyana hakan […]

Read more