Tag: OCHA

Babban Labari

Majalissar dinkin duniya ta ce miliyoyin mutane a Najeriya na iya fuskantar matsananciyar yunwa

Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi gargaɗin cewa miliyoyin ’yan Najeriya na iya fuskantar matsananciyar yunwa a watanni masu zuwa sakamakon matsalar tsaro, rikice-rikice da kuma tsadar rayuwa da ke ƙaruwa a faɗin ƙasar. Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya (OCHA), ta ce iyalai da dama za su shiga wani yanayi da ka […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000