Ondo

An gurfanar Da Waɗanda Ake Zargi Da Harin Cocin Owo

Mutum biyar da ake zargi da shirya harin bam a Coci Katolika ta Saint Francis da ke Owo, Jihar Ondo, a shekarar 2022, sun musanta tuhume-tuhume tara na ta’addanci da gwamnatin Tarayya ta shigar a kansu. An gurfanar da su a gaban Mai Shari’a Emeka Nwite na babbar kotun tarayya a ranar Litinin, inda ake […]

Read more

An Kashe Shugaban Jam’iyyar APC A Ondo

Masu garkuwa da mutane sun kashe shugaban jam’iyyar APC na karamar hukumar Ose ta jihar Ondo, Nelson Adepoyigi. Clement Kolapo Ojo, shugaban karamar hukumar Ose, ya tabbatar da mutuwar Adepoyigi a wata sanarwa da ya fitar a safiyar yau Lahadi. Ojo, a cikin sanarwar da mai magana da yawunsa Oluwaseun Ogunniyi ya sanya wa hannu, […]

Read more