SDP Ta Zargi Gwamnatin Ondo Da Rike Kudaden Kananan Hukumomi

 

Jam’iyar SDP ta zargi gwamnatin jihar Ondo da rike kudaden da aka ware wa kananan hukumomi.

Shugaban jam’iyar SDP na jihar, Gbenga Akinbuli, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da rabawa manema labarai a Akure ranar asabar.

Post masu alaƙa

AIG Garba Ahmed ya karrama sabon kwamishinan yan sanda CP Taiwo a Kano.

Yan sandan Kano sun miƙa wa masu su motoci biyu da suka ƙwato tare da kama mutum Daya da ake zargi.

Bene mai hawa daya da ake ginawa ya rushe a jihar Sokoto