SDP Ta Zargi Gwamnatin Ondo Da Rike Kudaden Kananan Hukumomi

 

Jam’iyar SDP ta zargi gwamnatin jihar Ondo da rike kudaden da aka ware wa kananan hukumomi.

Shugaban jam’iyar SDP na jihar, Gbenga Akinbuli, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da rabawa manema labarai a Akure ranar asabar.

Post masu alaƙa

An kashe mutum saboda Naira 200 a Ogun

Masu ruwa da tsaki na APC a jihar Akwa Ibom sun yi watsi da tsarin tsayar da ɗan takara ta maslaha

Makarantar kurame ta Katsina ta lashe gasar wasannin guragu ta gwamna Radda