Jam’iyar SDP ta zargi gwamnatin jihar Ondo da rike kudaden da aka ware wa kananan hukumomi.
Shugaban jam’iyar SDP na jihar, Gbenga Akinbuli, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da rabawa manema labarai a Akure ranar asabar.
- Za A Yi Wa Aminu Ɗantata Salatul Ga’ib A Kano
- Yan Sanda Sun Gurfanar Da Matashin Da Yayi Yunkurin Fadowa Daga Allon Talla
A cewarsa rike kudaden ya kawo koma baya wajen gaza gudanar da aiyukan ci gaban al’umma , wanda hakan ke kara yiwa demokuradiya barazana.