Pantami

Ya Kamata A Cire Rigar Kariya Ga Shugabanni-Sheikh Pantami

Fitaccen Malamin addinin musulunci kuma tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Isa Ali Ibrahim Pantami ya yi kira da ya kamata a cire tsarin ba wa shugabanni rigar kariya bayan sun kammala wa’adin Mulki. Sheikh Pantami ya faɗi hakan ne ya a jiya Lahadi yayin taron shekara shekara da cibiyar Musulmi ta The Muslim Congress (TMC) […]

Read more