Kasashen Ketare
Labarai
Wani Jami’in Sojan Ƙasar Nan Ya Harbe Abokan Aikinsa Har Lahira
Rundunar sojin kasar ta tabbatar da shari’ar wani soja da ya harbe abokan aikinsa da kansa har lahira a sansanin Rabah, a Jihar Sokoto a ranar Lahadin data gabata .

