Babban Labari
Labarai
NDLEA TA Gina Gidan Gyaran Tarbiyyar ‘Yan Shaye-shaye A Kano
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA reshen jihar Kano ta gina wajen gyaran tarbiyar wadanda suka fada harkar shaye-shaye a jihar.


