Tattalin Arzikin Nijeriya Ya Haɓaka Da Kashi 3.84 — NBS
Hukumar Ƙididdiga ta Nijeriya NBS ta ce tattalin arzikin ƙasar ya haɓaka da kaso 3.84 cikin 100 a zango na 4 na shekarar 2024.
Hukumar Ƙididdiga ta Nijeriya NBS ta ce tattalin arzikin ƙasar ya haɓaka da kaso 3.84 cikin 100 a zango na 4 na shekarar 2024.
Shugaban Hukumar Raya Kanana da Matsakaitan Masana’antu a Najeriya (SMEDAN), reshenKaduna, Alhaji Badamasi Barau, ya ce matsin tattalin arzikin da ake fuskanta a kasar nan ya jefa sama da mutane miliyan 130 cikin talauci.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya yi watsi da shawarar Majalisar Tattalin Arziki (NEC) wadda ta nemi ya janye ƙudirinsa na ƙara haraji.
Ƙungiyar Ƙwadago ta ƙasa, NLC ta yi kira da a gaggauta ɗaukar matakan daidaita darajar Naira.