Babban Labari
Najeriya ta doke Iran da ci 2 a wasan sada zumunta
Tawagar ƙwallon ƙafa ta Najeriya, Super Eagles, ta doke ƙasar Iran da ci 2 da 1 da wasan sada zumunta da suka buga a ranar Juma’a. Ƙasashen biyu sun kara da juna a filin wasa na Mardan Sport Complex da ke yankin Antalya na ƙasar Turkiyya. Ɗan wasan gaban Super Eagles, Moses Simon ne ya […]

