Rundunar yan sandan shiyya ta daya ta kama Mutane biyar kan zargin jabun magunguna da sojan Gona.
Rundunar yan sandan Nijeriya shiyya ta daya dake Kano, Zone Kano ta kama mutane biyar da ake zargi da kwaikwayar wani mai maganin gargajiya da sayar da jabun magunguna da sunansa. Kakakin rundunar shiyya, DSP , Abdullahi Hussaini, ya ce an kama wadanda ake zargin bayan ƙorafin Dakta Abdulwahab Abubakar Goni Bauchi, shugaban wani asibitin […]




