Home » ‘Yan Sanda Sun Cafke Wasu Matasa 2 Bisa Zargin Kisan Kai

‘Yan Sanda Sun Cafke Wasu Matasa 2 Bisa Zargin Kisan Kai

by Muhammad Auwal Suleiman
0 comment

Rundunar yan sandar jahar Kano ta yi nasarar cafke wasu matasa biyu bisa zarginsu da kashe wata matashiya a karamar hukumar  tudun wada ta Jahar kano.

Kakakin rundunar yan sandar jahar Kano SP Abudullahi Haruna ne ya tabbatar da afkuwar wannan al’amari.

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?