• Home  
  • Ƙungiyar Chelsea Na Zabarin Dan Wasan Najeriya Osimhen
- Wasanni

Ƙungiyar Chelsea Na Zabarin Dan Wasan Najeriya Osimhen

Ƙungiyar Chelsea na Zabarin Dan Wasan Najeriya Osimhen

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Chelsea ta shirya biyan yuro 100 kan dan wasan Najeriya da Victor Osimhen, mai shekaru 24, daga Napoli.

Dan Wasan ƙwallon ƙafar Najeriya kenan Osimhen

Haka kuma Chelsea na tattaunawa da dan wasan Faransa N’Golo Kante, mai shekara 31, kan sabon kwantiraginsa na shekaru biyu.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000