Hukumar Kiyaye Hadura Ta Tabbatar Da Mutuwar Tawagar Yan Wasan Kano 21
Hukumar kiyaye hadura ta kasa reshen jihar Kano,( FRCN) ta tabbatar mutuwar mutane 21 yayin da mutane 11 suke asibiti don samun kulawar likitoci, sakamakon mummunan hadarin da ya faru da tawagar yan wasan Kano, bayan kammala halattar gasar wasanni ta kasa (NSF) da aka gudanar a jihar Ogun, inda motarsu ta fada kasan wata […]









